Post Top Ad
Tuesday, April 16, 2019
Customs begins recruitment of 3,200 officers, men
Wednesday, March 20, 2019
The Secret of Joomta Revealed....Take a look
Click here to register
for free on the Joomta website.
Start referring friends and acquaintances.
Whenever you refer someone to join Joomta.com, you earn N400. If you refer 10 people, you earn N4,000. If you refer 30 people, you earn N12,000. And if you refer 100 people, you earn N40,000. The maximum number of people you’re allowed to refer in a month is 100 people.
Ownership of multiple Joomta.com accounts is not allowed.
Joomta pays referrers on the third day of the next month. So if you earn N24,000 this March, you’ll be paid your N24,000 earning on the 3rd day of April next month. If the 3rd day of a month falls on a weekend (Saturday or Sunday), you’ll be paid on the working day (Monday) immediately following that weekend.
How Joomta Makes Money
Joomta makes money by displaying popup adverts to Joomta users whenever they’re on the Joomta.com website. It is from the revenue generated by those adverts that Joomta.com referrers are paid, and because we earn far more from the popup adverts on our site than we pay out to our referrers, we don’t need to charge Joomta users any form of fee to join Joomta.com, so Joomta will always remain free to join.
Click here to register
Monday, March 18, 2019
HOW TO Secure Your Facebook Account Using 2FA — Without Making Your Phone Number Public
Friday, March 15, 2019
'Rana mafi muni' a New Zealand
A kalla mutum 49 ne aka kashe kuma sama da 20 suka samu raunuka masu muni bayan da aka kai hari a masallatai biyu a Christchurch da ke New Zealand. An kama mutum hudu da ake zargi suna da hannu a harin- an bayyana daya daga cikinsu dan kasar Ostireliya a matsayin mai tsattsauran ra'ayin ta'addanci. Shugabanni da mutanen duniya sun yi Allah-wadai da harin inda gwamnatin kasar ta sha alwashin hukunta maharan. Gwamnatin New Zealand ta shawarci musulmai da su kulle masallatansu har sai baba ta gani.
https://www.bbc.com/hausa/labarai-47587706
Man Utd za ta hadu da Barcelona a Gasar Zakarun Turai
Man Utd za ta kara da Barcelona a sabon jadawalin da aka fitar na kungiyoyi 8 da
za su fafata a Gasar Zakarun Turai a matakin wasan dab da na kusa da karshe
(Quarter Finals).
An fitar da jadawalin ne a hedikwatar hukumar UEFA da ke birnin Nyon na kasar
Switzerland ranar Juma'a. Daga nan kuma sai kungiyoyi hudu da suka yi nasara su fafata a wasan kusa da na karshe, kamar haka: Za a yi wasan karshe ne a ranar Asabar 1 ga watan Yunin 2019, a filin wasan kungiyar Atletico Madrid, Wanda Metropolitano da ke birnin Madrid a kasar Spain. Hakazalika an fitar da jadawalin Gasar Europa sa'a guda bayan fitar da na Gasar Zakarun Turan.
https://www.bbc.com/hausa/labarai-47583509
Sarkin Kano ya yi kira ga al'ummar Kano
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na ll ya yi kira ga al'ummar Kano da su zauna
lafiya kuma su kwantar da hankali da kuma kiyaya yada jita jita.
Wannan kiran na zuwa ne bayan da aka gudanar da zaben gwamnoni da kuma 'yan
majalisar jiha a fadin kasar a ranar 9 ga watan Maris.
Sarkin ya bayyana cewa hukumar INEC ce kadai ke da 'yancin bayyana sahihin
sakamakon zabe, inda hukumar ta bayyana cewa zaben bai kammala ba, kuma
akwai wasu mazabu da za a sake zabe a jihar. Daga nan, sarkin ya yi godiya ga kwamishinan 'yan sandan jihar CP Mohammed Wakili da sauran jami'an tsaro musamman kan irin rawar da suka taka wajen kare rayuka da dukiyoyin al'ummar jihar.
Tun bayan da hukumar zaben kasar ta sanar da cewa zaben jihar bai kammala ba,
ake samun fargaba a jihar.
Jigga-jigan manyan jam'iyyun jihar Kano, Ganduje da Kwankwaso sun nemi
jama'ar jihar da su zauna lafiya.
Hakan na zuwa ne a ci gaba da zaman dar-dar da ake yi a cikin jihar lokacin ake
jiran sakamakon zaben a ranar Litinin.
A ranar Lahadi ne wasu magoya bayan wasu 'yan takara suka fara murnar lashe
zaben, wanda hakan ya sanya rundunar 'yan sandan jihar ta yi gargadi da a
daina, kuma a jira hukumjar zabe ta bayyana sakamako.
Babban jami'in tattara sakamako zabe a Kano Farfesa B.B Shehu ne ya sanar da
cewa ba a kammala zabe a Kano ba, a ranar Litinin.
Ya ce Abba Kabir Yusuf na babbar jam'iyyar hamayya PDP ya samu kuri'a 1,014,474
yayin da gwamna mai ci na jam'iyyar APC Abdullahi Umar Ganduje ya samu kuri'a
987,819.
Jam'iyyar PRP ce ta zo a matsayi na uku da kuri'a 104,009.
An ki bayyana wanda ya lashe zaben ne saboda bambancin kuri'un da ke tsakanin
manyan 'yan takarar ba shi da yawa.
Abin da ya sa dole a sake zabe a wasu mazabu da tun da farko aka soke su.
Hukumar INEC dai ba ta bayyana ranar da za ta sake gudanar da zabukan ba
tukuna.
Source: https://www.bbc.com/hausa/labarai-47542283
Monday, March 11, 2019
MTN FULLY FUNDED SCHOLARSHIPS 2019, FOR AFRICANS TO STUDY IN USA (BSc, MSc and PhD)
- Free visa.
- Full free tuition fee.
- Weekly allowance.
- Travel allowance.
- Family allowance (if married).
- Health insurance coverage.
- All application is online on this platform and kindly select carefully your program of study and upload all the necessary documents required for your program.
- All communication goes through the mail you have provided on your application form.
- Fill up the online applications for scholarship programs on this platform.
- Upload your transcripts form to the online application.
- write a statement of purpose.This should convey your interest,academic qualification and your goals.
- Submit the application online when all the necessary documents required are completed.


























